Jump to ratings and reviews
Rate this book

Magana Jari Ce

Rate this book
Wannan littafi shine littafi na farko a cikin jerin littattafai gida uku da Alhaji Abubakar imam ya rubuta a wata shida na zamansa a zariya a shekarar 1936. Ya kunshi labarai masu kayatarwa, fadakarwa da ban dariya. Labaran Har guda ashirin da tara, zasu natsar da mai karatun su, sannan su rike hankalin sa Har Sai sun Zame masa abun kauna.

126 pages, Paperback

Published January 1, 1937

5 people are currently reading
56 people want to read

About the author

Alhaji Dr. Abubakar Imam

1 book1 follower

Ratings & Reviews

What do you think?
Rate this book

Friends & Following

Create a free account to discover what your friends think of this book!

Community Reviews

5 stars
11 (55%)
4 stars
3 (15%)
3 stars
5 (25%)
2 stars
1 (5%)
1 star
0 (0%)
Displaying 1 - 4 of 4 reviews
96 reviews4 followers
March 13, 2021
Kaman a mafarki zuciya ta ta raya min na duba littafin nan. Kwatsam, kuma se gashi!
Profile Image for Hannatu.
52 reviews4 followers
December 1, 2021
In terms of books of like category, very few compare!
1 review
November 28, 2024
Wannan littaaffin yakasan zakaran gwajindafi a dukkan littafan hausa domin ya kunshi labarai masu dadi dasanya nutsuwa da kaifafa tunanin Dan adam.
Displaying 1 - 4 of 4 reviews

Can't find what you're looking for?

Get help and learn more about the design.